Cinikin Makamai: An Shiga Sa Toka Sa Katsi Tsakanin Najeriya Da Amurka

images (21)

Sa-toka-sa-katsi da sa-in-sa sun ɓarke tsakanin Najeriya da Amurka, a ƙoƙarin da Najeriya ke yi na ganin ta karɓo kuɗin ta har Dala miliyan 8.6, waɗanda gwamnatin Amurka ta ƙwace tun cikin 2015. Tun bayan ƙwace kuɗaɗen dai Amurka ta ƙi sakin kuɗin bisa dalilan cewa an nemi a sayi makaman ba bisa ƙa’idar da doka ta gindaya ba. Tun da farko dai Najeriya ta biya kuɗin ta hannun wani kamfanin dillacin makamai na Amurka, mai suna Dolarian Capital Inc (DCL), cikin 2014, domin sayo makamai a Amurka, bayan ‘yan…

Cigaba Da Karantawa

Yakin Da Isra’ila Ke Yi A Gaza Ta’addanci Ne Fafaroma

FB IMG 1714121551442

Fafaroma Francis ya ce yana buga wa cocin Katolika da ke Gaza waya kullum domin sanin halin da mutanen yankin ke ciki. A cikin wata tattaunawa da ya yi da gidan talabijin na CBS, Fafaroma ya ce daruruwan Falasdinawa da ke gudun hijira na fama da rashin abinci. Fafaroma ya ce a lokacin da aka kashe Uwa da ƴarta a harabar cocin, rikicin ya tashi daga yaƙi ya koma ta’addanci. Manyan mutane da ƙungiyoyi da dama dai na sukar yaƙin da Isra’ila ke yi a Gaza.

Cigaba Da Karantawa

Amurka Ta Gargadi Isra’ila Kan Shirin Kai Wa Iran Hari

images (55)

Gwanatin Amurka ta yi wannan gargadi ne a yayin da Isra’ila ke tunanin kai hari a matsayin martani kan harin ramuwar gayya da Iran ta kai mata a karshen mako. Gwamnatin Biden ta bayyana karara cewa Amurka ba za ta sa hannu a hare-haren soji da Isra’ila ke tunanin kaiwa Iran ba, saboda fargabar barkewar yaki a Gabas ta Tsakiya. Wani babban jami’in kasar ya shaida wa ’yan jarida jim kadan bayan kawo karshen harin na Iran cewa “Mun yi imanin Isra’ila na da ’yancin ta kare kanta. Amma da…

Cigaba Da Karantawa

Duniya Ba Ta Da Karfin Daukar Yaki A Yanzu – Majalisar Dinkin Duniya

IMG 20240415 WA0083

Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya Antonio Guterres ya yi Alla-wadai da harin da Iran ta kai wa Isra’ila, inda ya buƙaci dukkan ɓangarorin da su kai zuciya nesa. “Ina kira ga dukkan ɓangarori da su kai zuciya domin guje wa duk wani abu da zai janyo yin fito na fito ta ɓangaren soji a Gabas Ta Tsakiya,” kamar yadda ya rubuta cikin wata sanarwa. “Na sha nanata cewa yankin ko ma duniya ba za su iya jurewa shiga wani yaƙi ba.”

Cigaba Da Karantawa

Iran Ta Kaddamar Da Harin Ramuwar Gayya Kan Isra’ila

images (11)

Iran ta ƙaddamar da hare-hare a Isra’ila ranar Asabar da tsakar dare, inda ta harba jirage marasa matuƙa da makamai masu linzami fiye da 200. Iran ta kai waɗannan hare-haren ramuwar gayya ne bayan Isra’ila ta kai hari a ofishin jakadancinta da ke Syria, inda ta kashe zaratan sojinta bakwai ciki har da masu muƙamin janar. Jirage marasa matuƙa da makamai masu linzamin da Iran ta harba shi ne karon farko da take kai hari Isra’ila kai-tsaye daga cikin ƙasarta. Waɗannan hare-hare sun jawo fargaba game da yiwuwar ramuwa daga…

Cigaba Da Karantawa

Ketare: Rasha Ta Aike Da Na’urorin Tsaro Da Sojoji 100 Nijar

IMG 20240322 WA0048(1)

Kasar Rasha ta aike da wani na’urorin tsaron sama da kuma masu horas da sojoji 100 zuwa Jamhuriyar Nijar da ke yammacin Afirka. Jami’an soji daga ma’aikatar tsaron kasar Rasha za su girka tsarin tare da horas da sojojin Nijar yadda za su yi amfani da na’urorin, kamar yadda kafar yada labarai ta Jamhuriyar Nijar RTN ta ruwaito a yammacin ranar Alhamis. Kafin hakan dai an yi wata tattaunawa ta wayar tarho tsakanin shugaban gwamnatin mulkin soja Abdourahamane Tchiani da shugaban Rasha Vladimir Putin a karshen watan Maris. Gidan talabijin…

Cigaba Da Karantawa

Ketare: An Rantsar Da Sabon Shugaban Kasar Senegal

IMG 20240403 WA0058~2

An rantsar da Bassirou Diomaye Faye a matsayin shugaban kasar Senegal na biyar a tarihin kasar, a wani ƙatsaitatcen biki da aka yi a wani ɗakin taro da ke wajen birni Dakar. Bassirou Diyomaye Faye, wanda kusan makonni biyu da suka gabata yana matsayin ɗan takarar adawa garƙame a gidan yari, bayan maye gurbin abokin tafiyarsa jigon adawar kasar Ousmane Sonko – shugaban jam’iyyar (Pastef) – tun a zagayen farko ya lashe zaɓen shugaban kasar na ranar 24 ga watan Maris, don haka a wannan Talata 2 ga watan Afrilu…

Cigaba Da Karantawa

Isra’ila Ta Amince Da Sabuwar Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza

images (55)

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya amince da sabon zagayen tattaunawa game da tsagaita bude wuta a Gaza su gudana a biranen Doha da Alqahira, a cewar sanarwar da ofishinsa ya fitar a yau Juma’a, kwanaki bayan da ake ganin kamar tattaunawar ta cije. Tun bayan da kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya zartar da kudirin neman a gaggauta tsagaita wuta a Gaza a Litinin din data gabata, Isra”ila da kungiyar Hamas ke zargin juna da gazawa wajen cimma yarjejeniyar. A Talatar data gabata, mai shiga tsakani kasar Qatar tace ana…

Cigaba Da Karantawa

Ketare: An Yi Zanga-Zangar Neman Tumbuke Firaministan Isra’ila

images (55)

An fuskanci wata takaddama a tsakanin masu zanga-zanga da jami’na ‘yansanda a Tel Aviv babban birnin Isra’ila a dai dai lokacin da ake ci gaba da fafata yaki a Gaza. ‘Yan sandan Isra’ila sun tsare wani mutum a yayin wata zanga-zangar neman sabon zabe, tare da nuna takaicin gazawar gwamnatin kasar wajen kubutar da daukacin mutanen da ke garkame a zirin Gaza. Hakanan a wani bangare kuma ‘Yan sandan sun kakkama wasu masu zanga-zanga a birnin Tel Aviv, wadanda suka yi kira da firaminista Benjamin Netanyahu ya yi murabus da…

Cigaba Da Karantawa

Amurka Ta Yi Allah Wadai Da Sace ‘Yan Makaranta A Kaduna

IMG 20240310 WA0185

Ofishin Jakadancin Amurka a Najeriya a shafinta na X ya bukaci gwamnatin Najeriya da ta kamo wadanda suka aikata wannan aika-aika tare da tabbatar da sun fuskanci sakamako mai raɗaɗi. “Amurka ta yi Allah-wadai da kakkausar murya kan sace ‘yan makaranta da aka yi a Kaduna da kuma ‘yan gudun hijira a Borno. “Zuciyarmu tana kan iyalan wadanda abin ya shafa. Muna tsayawa tare da ku wajen neman wadanda suka aikata laifin su fuskanci shari’a kuma a gaggauta dawo da duk wadanda aka kama. “Muna goyon bayan kokarin Najeriya na…

Cigaba Da Karantawa

Duk Wanda Ya Nemi Cin Hanci Wajenku Ku Fallasa Shi – Tinubu Ga ‘Yan Kasuwar Qatar

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya roƙi manyan masu zuba jari na ƙasar Qatar cewa shi gwamnatin sa ba irin gwamnatin baya ba ce, wadda wasu jami’an gwamnati ke karɓar cin hanci kafin su haɗa masu son zuba jari Najeriya da shugaban ƙasa. Tinubu ya roƙe su cewa ƙofa a buɗe ta ke so shigo Najeriya su zuba jari, domin akwai damammaki sosai na jiran su. Ya ce duk wani jami’in gwamnati da ya nemi su ba shi cin hanci kafin ya haɗa su da shugaban ƙasa, to su faɗa masa…

Cigaba Da Karantawa

Isra’ila Ta Hallaka Falasdinawa 100 Dake Kan Layin Amsar Tallafin Abinci

images (67)

Rahoton dake shigo mana daga yankin Gabas ta Tsakiya na bayyana cewa Amurka ta kai tallafin abinci na farko ga al’ummar Gaza ta jiragen sama. Fiye da kulli 30,000 na abinci jiragen saman Amurka uku suka jefa wa al’ummar Gaza. An gudanar da aikin rabon abincin tare da hadin gwiwar sojojin saman Jordan, kamar yadda rundunar sojin Amurka suka bayyana. Jami’an Amurka sun ce abincin da aka rabar shi ne na farko daga cikin da yawa da shugaba Biden ya bayyana ranar Juma’a. Shugaba Biden ya alkawarta kai agajin abinci…

Cigaba Da Karantawa

Ketare: An Kashe Madugun ‘Yan Adawar Kasar Chadi

IMG 20240229 WA0299

Rahotannin dake shigo mana daga ƙasar Chadi na bayyana cewa wani mai shigar da kara na gwamnati ya ce an kashe wani madugun ‘yan adawa a ƙasar Chadi yayin wani artabu da jami’an tsaro. Mutuwar Yaya Dillo na zuwa ne bayan da gwamnatin ƙasar ta zargi jam’iyyarsa ta adawa da kai wani mummunan hari da aka kai kan hukumar tsaron ƙasar, lamarin da Dillo ya musanta. A ranar Laraba ne aka ji karar harbe-harbe a kusa da hedkwatar jam’iyyarsa da ke babban birnin kasar. Mai gabatar da ƙara Oumar Mahamat…

Cigaba Da Karantawa

ECOWAS Ta Ba Sojin Da Suka Yi Juyin Mulki A Nijar Wa’adin Mako Guda

Shugabannin kasashen yammacin Afrika sun bai wa sojojin da suka kwace mulki a Nijar wa’adin mako guda da su janye, yayin da kuma suka kakaba wa kasar takunkuman karayar tattalin arziki da kudade. Kungiyar Bunkasa Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afrika ta ECOWAS mai mambobi 15 sun bukaci a gaggauta sakin shugaba Mohamed Bazoum tare da mayar da shi kan kujerarsa bayan sojojin sun hambarar da gwamnatinsa tare da tsare shi tun ranar Larabar da ta gabata. Wata sanarwa da ECOWAS ta fitar bayan wani taron gaggawa da ta gudanar a…

Cigaba Da Karantawa

Ketare: Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Jamhuriyar Nijar

Kakakin sojojin ƙasar Manjo Ahmadou Abdrahamane ne ya sanar da juyin mulkin. Sun sanar da rushe kundin tsarin mulkin ƙasar, sannan kuma sun kulle duka iyakokin ƙasar baki ɗaya. Babu dai labarin halin da Mohamed Bazoum ke ciki ya zuwa yanzu. Amma sojojin sun bayar da sanarwar sun tuɓe shi daga mu:ƙaminsa. Sun ce sun yi juyin mulkin ne saboda halin da Nijar ke ciki na taɓarɓarewar tsaro da tattalin arziƙi. Sun kuma sanar da dokar hana fita daga ƙarfe 10 dare zuwa 6 na safe. Shugaban ƙasar Benin Patrice…

Cigaba Da Karantawa

An Yanke Wa Indiyawan Da Suka Kashe Wani Musulmi Daurin Shekaru Goma

Wata kotu a Indiya ta yanke wa wasu maza 10 hukuncin daurin shekaru 10 a gidan yari saboda samun su da laifin dukan wani musulmi har ya mutu, shekaru hudu da suka gabata. Tabrez Ansari, mai shekaru 24 ya mutu ne kwanaki kaɗan bayan harin da wasu mutane suka kai masa bayan sun zarge shi da satar babur a jihar Jharkhand da ke gabashin ƙasar. Wani faifan bidiyo da aka riƙa yaɗawa, ya nuna yadda aka tilasta wa marigayin ya yi kalaman yabo ga abin bauta na addinin Hindu, yayin…

Cigaba Da Karantawa

Taliban Ta Bada Umarnin Rufe Kantunan Kwalliya Da Gyaran Gashi A Afghanistan

Ƴan Taliban sun ba da umarnin rufe wuraren kwalliya da na gyaran gashi a ƙasar Afghanistan a wani sabon tarnaƙi da mata ke fuskanta. Wani mai magana da yawun ma’aikatar kula da harkokin kyautata ɗabi’u ya shaida wa BBC cewa kantunan suna da wata ɗaya su yi biyayya da umarnin, daga ranar 2 ga Yuli da aka fitar da sanarwa. Ƴan Taliban dai tuni suka haramta wa ‘yan mata da mata daukar karatu a azuzuwa da zuwa wuraren motsa jiki da na shaƙatawa, kuma a baya-bayan nan ma sun hana…

Cigaba Da Karantawa

Taliban Ta Bada Umarnin Rufe Kantunan Kwalliya Da Gyaran Gashi A Afghanistan

Ƴan Taliban sun ba da umarnin rufe wuraren kwalliya da na gyaran gashi a ƙasar Afghanistan a wani sabon tarnaƙi da mata ke fuskanta. Wani mai magana da yawun ma’aikatar kula da harkokin kyautata ɗabi’u ya shaida wa BBC cewa kantunan suna da wata ɗaya su yi biyayya da umarnin, daga ranar 2 ga Yuli da aka fitar da sanarwa. Ƴan Taliban dai tuni suka haramta wa ‘yan mata da mata daukar karatu a azuzuwa da zuwa wuraren motsa jiki da na shaƙatawa, kuma a baya-bayan nan ma sun hana…

Cigaba Da Karantawa

Taliban Ta Bada Umarnin Rufe Kantunan Kwalliya Da Gyaran Gashi A Afghanistan

Ƴan Taliban sun ba da umarnin rufe wuraren kwalliya da na gyaran gashi a ƙasar Afghanistan a wani sabon tarnaƙi da mata ke fuskanta. Wani mai magana da yawun ma’aikatar kula da harkokin kyautata ɗabi’u ya shaida wa BBC cewa kantunan suna da wata ɗaya su yi biyayya da umarnin, daga ranar 2 ga Yuli da aka fitar da sanarwa. Ƴan Taliban dai tuni suka haramta wa ‘yan mata da mata daukar karatu a azuzuwa da zuwa wuraren motsa jiki da na shaƙatawa, kuma a baya-bayan nan ma sun hana…

Cigaba Da Karantawa

Saudiyya: An Kama Sama Da Mutum 17,000 Da Suka Yi Yunkurin Aikin Hajji Ba Izini

Hukumomin Saudiya sun kama tare da tsare mutum 17,615 da suka yi yunƙiurin yin aikin hajjin ba tare da izini ba. Jaridar Saudi Gazzet ta ambato sShugaban kwamitin tsaro na aikin hajjin bana Lt. Gen. Muhammad Al Bassami na bayyana haka, yama mai cewa 9,509 daga cikinsu mutane ne da suka saɓa ka’idar bizar aiki da ta zaman ƙasar. Ya ce an kama mutum 33 da ake zargi da jagorantar mutanen ba tare da izinin hukumomin kasar ba. Al-Bassami ya ce hukumomin ƙasar kuma sun tisa ƙeyar mutum 202,999 da…

Cigaba Da Karantawa