?aliban manyan makarantun gwamnatin tarayya a Najeriya da suka nemi bashin ku?in karatu za su fara samun ku?in nan da mako ?aya, a cewar asusun ba da bashin ?aliban. Sai dai shugaban asusun, Akintunde Sawyerr, ya ce ?aliban makarantun da za su fara sabon zangon karatu ne kawai za su ga ku?in a asusunsu a yanzu. A jiya Laraba ne Shugaban ?asa Bola Tinubu ya ?addamar da asusun mai suna Nigerian Education Loan Fund (Nelfund) a hukumance a fadar shugaban ?asa da ke Abuja. Mista Sawyerr ya ce jimillar ?alibai…
Read MoreCategory: Ilimi
Ilimi
An Nada Shugaban Asusun Ba Wa Dalibai Bashin Kudin Karatu
Shugaban ?asa Bola Tinubu ya amince da na?in Jim Ovia, CFR a matsayin shugaban asusun bai wa ?alibai bashin karatu. Cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban Najeriya, Ajuri Ngelale ya fitar, shugaba Tinubu ya ce yana da ya?inin mista Ovia zai yi amfani da ?warewarsa ta aiki wajen ganin ?aliban ?asar sun samu damar fa?a?a karatu ta hanyar samun bashi daga shirin da gwamnatinsa ta ?ullo da shi. Mista Ovia – wanda fitaccen ma’aikacin banki ne, kuma ?an kasuwa – na da digiri na biyu a fannin…
Read MoreGidauniyar Tunawa Da Sardauna Ta Bada Tallafin Karatu Ga Daliban Arewa
Gidauniyar tunawa da marigayi Sardaunan Sokoto Sir Ahmadu Bello ta ba da tallafin karatu ga dalibai 200 wadanda suka fito daga jihohi 19 na Arewa har da Abuja. Shugaban Gidauniyar Injiniya Abubakar Gambo Umar ya sanar da hakan a tattaunawar shi da manema labarai jim ka?an bayan kammala bikin bayar da tallafin wanda ya gudana a Kaduna. Injiniya Gambo ya ?ara da cewar tallafin karatun kebe shi ne kawai ga dalibai dake karantar ?angaren kimiyya da fasaha a manyan makarantun Najeriya. “Mun za?o dalibai guda goma goma daga jihohi 19…
Read MoreIlimin ‘Ya’ya Mata Shi Ne Tubalin Ginin Al’umma – Alawiyyah Aminu Dantata
An bayyana ilimin ‘ya’ya Mata a matsayin wani tubali wanda ke gina al’umma gaba daya kasancewar duk wanda ya ba ‘ya mace ilimi to tamkar ya ba al’umma gaba daya ne. Bayanin haka ya fito ne daga bakin Shugabar makarantar Nurul Huda Islamic Academy dake Kaduna Hajiya Alawiyyah Aminu Dantata lokacin da take zantawa da manema labarai jim kadan bayan kammala bikin yayen daliban makarantar wanda ya gudana a gidan tarihi na Arewa dake Kaduna. Ta ?ara da cewar a tsarin da suka ?auka a makarantar Nurul Huda shine bada…
Read MoreIlimin ‘Ya’ya Mata Shi Ne Tubalin Ginin Al’umma – Alawiyyah Aminu Dantata
An bayyana ilimin ‘ya’ya Mata a matsayin wani tubali wanda ke gina al’umma gaba daya kasancewar duk wanda ya ba ‘ya mace ilimi to tamkar ya ba al’umma gaba daya ne. Bayanin haka ya fito ne daga bakin Shugabar makarantar Nurul Huda Islamic Academy dake Kaduna Hajiya Alawiyyah Aminu Dantata lokacin da take zantawa da manema labarai jim kadan bayan kammala bikin yayen daliban makarantar wanda ya gudana a gidan tarihi na Arewa dake Kaduna. Ta ?ara da cewar a tsarin da suka ?auka a makarantar Nurul Huda shine bada…
Read MoreBabban Gata Da Za A Yi Wa Yara Shi Ne Ba Su Ilimi – Ambasada Musawa
An bayyana cewa babban gata da iyaye za su yi wa ‘ya’yan su shine basu ingantaccen ilimi na addini da na zamani wanda hakan zai sa su zama abin alfahari ga ?asa nan gaba. Da yake zantawa da manema labarai a Kaduna a yayin bikin yaye daliban makarantar Nurul Huda da ya gudana a Arewa House Kaduna, Ambasada Dr Ismail Musawa ya ce ilimi bai da tsada ko da nawa za a kashe wajen neman shi. Dr Musawa ya ?ara da cewa ilimi shi ne tsani guda da ya rage…
Read MoreASUU Ta Bukaci A Sauya Shirin Bashin Karatun Dalibai Zuwa Tallafin Karatu
Kungiyar malaman jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ta bu?aci Shugaba Bola Tinubu ya sauya dokar ba da bashin karatu ga dalibai da ya amince da ita, zuwa tallafin karatu domin bai wa ?alibai masu ?aramin ?arfi damar samun ilmi mai zurfi. A wata hira da gidan Talbijin na Channels ranar Lahadi, shugaban ASUU ya ce bashin karatun ba abu ne mai yiwuwa ba. A cewarsa, bayar da bashi don yin karatu “ba zai dore ba”. Farfesa Emmanuel Osodeke ya ce, “tunanin bayar da bashin karatu ga dalibai ya zo ne a…
Read MoreGwamnatin Tarayya Ta Yi Daidai Da Ta Hana Malaman Jami’a Albashi – Kotu
Kotun kwadago ta Najeriya ta zartar da hukuncin cewa matakin da gwamnatin kasar ta dauka kan kungiyar Malaman Jami’a na kin biyan mambobinta da suka shiga yajin aiki albashi yana kan doka. Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa, Shugaban kotun mai shari’a Benedict Kanyip, ne ya bayyana hakan yayin da yake sanar da hukuncin, inda ya ce gwamnatin tarayyar tana da ikon rike albashin ma’aikatan da suka shiga yajin aiki. Sai dai kuma a bangaren tsarin biyan albashi kotun ta zartar da cewa, ya saba wa tsarin ?ancin cin gashin…
Read MoreZulum Ya Bukaci A Janye Karin Kudin Makaranta Da Aka Yi A Jami’ar Maiduguri
Gwamna Babagana Umara Zulum na Jihar Borno ya yi kira ga shugabannin jami’ar Maiduguri da ke jihar da su janye sabon karin kudin karatu da suka yi. Rahoton ya nuna Mai girma Babagana Umara Zulum ya yi wannan kira ne domin a tausayawa marasa karfi da ke karatu. Sannan Farfesa Babagana Zulum yana ganin idan aka rage kudin makarantar, hakan zai saukakawa wadanda rikicin yakin Boko Haram ya auka masu. Gwamnan ya yi wannan kira ne yayin da wasu daga cikin shugabannin jami’o’in jihar suka kai masa ziyarar sallah a…
Read MoreGwamnatin Tarayya Ta Kammala Rijistar Sabuwar Kungiyar Malaman Jami’a
Gwamnatin tarayyar ta kammala yi wa sabuwar ?ungiyar malaman jami’o’i ta ?asar mai suna ‘Congress of University Academics’ (CONUA). Ministan ?wadago na ?asar Dakta Chris Ngige, ne ya bayyana haka ga manema labarai jim ?adan bayan tattaunawar sirri da shugabannin sabuwar ?ungiyar ?ar?ashin jagorancin shugabanta Niyi sunmonu. Ministan ya kuma garga?i sabuwar ?ungiyar da cewa kada ta ?auki hanyar da takwararta ta ‘Academic Staff Union of Universities’ (ASUU). ta bi Ya umarci ?ungiyar da ta yi aiki a duka jami’o’in ?asar ba tare da fargabar kowa ba, yana mai cewa…
Read MoreBabu Wani Cigaba Da Gwamnatin Buhari Ta Samu – Bishop Kukah
Labarin da muke samu daga Jíhar Sokoto na bayyana cewar Babban Bishop na Cocin Sokoto Bishop Matthew Hassan-Kukah ya ce duk da irin manyan alkawura da dama da shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi, a yanzu zai bar ‘yan Najeriya “a matsanancin talauci” fiye da lokacin da ya amshi mulki a 29 ga watan Mayu, 2015. Fitaccen malamin addinin ya kara da cewa baya ko tantama lafiyar Buhari ta karu a tsawon shekaru bakwai da rabi da suka shude amma yaso a ce miliyoyin ‘yan Najeriya sun mori tagomashi daga ingantacciyar…
Read MoreKatsina: Masari Ya Sallami Shugaban Jami’ar Umaru Yar’adua
Labarin dake shigo mana daga jihar Katsina na bayyana cewar Majalisar Zartaswa Jihar Wadda Gwamna Aminu Bello Masari ke Jagoranta ta Amince da Shugaban Jami’ar Umaru Musa Yar’adua dake Katsina Farfesa Sanusi Mamman ya gaggauta Ajiye mu?aminsa, Sauke shi daga mu?amin ya biyo bayan Rahotan da Gwamna ya kafa ne ya ba shi shawara, kan Rahotan da aka gabatar mashi akan Korafe-korafe da aka gabatar akansa. Mai baiwa Gwamna Shawara kan Ilimi mai Zurfi, Dakta Bashir Usman Ruwan Godiya ya bayyana haka a lokacin da ya ke ganawa da maanema…
Read MoreAn Amince Da Koyar Da Yara Karatu Da Harsunan Gida A Makarantu
Rahotanni daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Majalisar ministoci ta amince da wata manufa kan amfani da harsunan gida wajen koyar da dukkan daliban kasar a matakin firamare a fadin kasar. Ministan Ilimi Adamu Adamu ne ya sanar da haka ga manema labarai, bayan taron majalisar ministoci da aka yi a ranar Laraba cewa majalisar ta amince a aiwatar da sabon tsarin amfani da harsunan gida da ake kira National Language Policy wanda ma’aikatarsa ta kirkiro. Ministan ya bayyana cewa ” ka’idojin koyarwa na shekaru shida na farko a…
Read MoreGwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Darasin Tarihi A Makarantu
Gwamnatin tarayya ta sanar da dawo da darasin tarihi a matsayin darasi mai zaman kansa a cikin manhajar ilimi na matakin farko a Nijeriya, shekaru 13 bayan an soke shi. Ministan Ilimi, Adamu Adamu ne ya bayyana hakan a yau Alhamis a Abuja, wajen bikin kaddamar da shirin sake koyar da ilimin tarihi da horar da malaman tarihi a matakin farko. Ya nuna damuwar sa da yadda hadin kai a Nijeriya ya yi ?aranci, inda mutane su ka saka kabilanci a zu?atansu, inda ya ?ara da cewa rashin samun ilimin…
Read MoreRabin Albashi: ASUU Ta Yi Barazanar Sake Tsunduma Yajin Aiki
Rahoton dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Kungiyar malaman jami’a (ASUU) ta yi wata kwarya-kwaryar zanga-zanga kan rikicinta da gwamnatin tarayya da kuma rashin biyansu cikakken albashi a watan da ya gabata. ASUU ta ce wannan zanga-zanga sun yi ta ne don nuna damuwa ga yadda ake yiwa Malaman rikon sakainar kashi da kuma alanta tsarin ‘ba aiki ba albashi a kansu’, da kuma tursasa su su koma bakin aiki ba tare da samun hakkinsu ba. Kungiyar ta ce, matukar gwamnati ta gaza biya musu bukata,…
Read MoreSulhu Ya Kamaci ASUU Ba Yajin Aiki Ba – Shugaban Kasa
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shawarci kungiyar malaman jami’o’i da sauran kungiyoyin ma’aikata da su rungumi sulhu da gwamnati tare da gudun yajin aiki a matsayin hanyar neman a biya musu bukatu. Buhari ya bayyana hakan ne a taro na 74 na yaye dalibai a jami’ar Ibadan a ranar Alhamis 17 ga watan Nuwamba shekarar da muke ciki ta 2022. Shugaba Buhari ya samu wakilcin farfesa Abubakar Rasheed ne a taron, wanda shine babban sakataren hukumar jami’o’i ta kasa (NUC). Buhari ya kuma yaba da kokarin gudunarwar jami’ar Ibadan bisa…
Read MoreBa Za Mu Biya ASUU Albashin Aikin Da Basu Yi Ba – Ministan Ilimi
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar yayin da ?ungiyar Malaman Jami’o’i ke gudanar da zanga-zangar lumana a fa?in jami’o’in ?asar domin nuna rashin jin da?insu game da rashin biyansu albashin watannin da suka kwashe suna yajin aiki, gwamnatin tarayya ta ce ba za ta biya malaman albashin aikin da ba su yi ba. Ministan ilimin Malam Adamu Adamu ne ya bayyana haka ranar Laraba bayan taron majalisar zartarwa da shugaban ?asar ya jagoranta a fadar gwamnatin ?asar da ke Abuja babban birnin ?asar. Yayin da…
Read MoreRikicin ASUU: Ya Zama Tilas Buhari Ya Biya Albashin Su – Falana
Fitaccen lauyan nan mai rajin kare hakkin dan adam a Najeriya Femi Falana (SAN) ya shawarci shugaban ?asar Muhammadu Buhari da ya bayar da umarni a biya malaman jami’o’in ?asar duka albashinsu na wata takwas. Wasu daga cikin malaman Jami’o’in ne dai suka yi ?orafin cewa an biya su rabin albashinsu a watan Oktoba, maimakon albashin wata takwas da suka yi alkawari da gwamnati gabanin janye yajin aikin. To sai a martanin da gwamnatin tarayyar ta yi ta ce ba zai yiwu a biya malaman albasahin aikin da ba su…
Read MoreDa Yiwuwar ASUU Ta Sake Tsunduma Yajin Aiki
Kungiyar malaman jami’o’i ta ?asa ASUU na shirin sake komawa yajin aiki bayan da ta zargi gwamnati da rashin cika alkawarinta na biya musu bukatunsu. A wata tattaunawa da mataimakin shugaban kungiyar da BBC ta yi, Dr Chris Piwuna, ya ce kungiyar na shirin gudanar da taron gaggawa domin yanke shawara a kan matakin da za ta dauka a cikin kwanakin nan. ‘’Za mu hadu nan gaba mambobinmu suna mana tambayoyi dole mu hadu mu san amsar da za mu ba su,’’ in ji shi. Malaman na korafi kan yadda…
Read MoreGwamnatin Tarayya Ta Biya ASUU Albashin Rabin Wata
Gwamnatin tarayya ta biya Malaman jami’a dake karkashin kungiyar malamai masu koyarwa ta ASUU albashin kwanaki 18 na watan Oktoba, domin rage musu radadin rashin albashi na tsawon watanni takwas da suka shafe suna yajin aiki. Malaman jami’o’i da dama da Wakilinmu ya tuntuba sun tabbatar da hakan inda suka ce an biya su rabin albashinsu ne kuma yana nuna na watan Oktoba ne. A bayanin da wani malamin jami’a yayi wa wakilinmu yace ya samu albashin babu zato balle tsammani duk da cewa ba wannan bace yarjejeniyar dake tsakaninsu…
Read More