Hukumar ‘yan sanda ta ?asa da ?asa (Interpol) ta bayyana cewa ana wawure dubban daruruwan daloli daga Najeriya Zuwa Wasu kasashen Duniya a kowacce sa’a. Wannan bayanin ya fito ne a Abuja ranar Litinin ta hannun mataimakin shugaban hukumar ‘yan sanda ta Interpol mai kula da Afrika, Garba Umar, yayin bu?e taron horar da jami’an tsaro na Najeriya na kwanaki hudu a makarantar horas da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC. A cewar Garba Umar, safarar kudaden haram ta kai wani mataki mai ban tsoro a…
Read MoreCategory: Tattalin Arziki
Tattalin Arziki
Zanga-Zanga Na Iya Haifar Da Yunwa Da Ba A Taba Gani Ba A Najeriya – Kungiyar Kare Musulmi
Kungiyar Kare Muradun Musulman Najeriya (MURIC), ta garga?i masu shirya zanga-zanga cewa zanga-zangar fushin fama da yunwar da suke shirin tsunduma za ta iya haifar da gagarimar yunwar da ba a ta?a fuskanta ba. ?ungiyar ta ja hankalin matasa cewa su bi a hankali, su yi ha?uri, sannan kuma su amince a zauna teburin sulhu. Wannan matsayi da MURIC ta ?auka ta fitar da shi ne a ranar Talata, daga bakin Babban Daraktan Ishaq Akintola. “Matasan Najeriya wa?anda manyan ‘yan adawa ke ?aukar nauyi sun shirya fita zanga-zangar nuna fushin…
Read MoreTattalin Arzikin Najeriya Na Kara Bunkasa – Fadar Shugaban Kasa
Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar wa ‘yan kasar cewa tattalin arzikin kasar na kan hanyar farfadowa sannu a hankali amma kuma gwamnatinsa za ta kara yin kokarin biyan bukatunsu. A wata ganawa da ya yi da sarakunan gargajiya karkashin jagorancin mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar III, da Ooni na Ife, Oba Adeyeye Enitan Ogunwusi, a fadar gwamnati a yau Alhamis, shugaban ya bayyana matukar damuwarsa da halin da ‘yan kasa ke ciki da yayi alkawarin kara kulawa da bukatunsu. “Na himmatu ga wannan aikin kuma ba zan taba…
Read MoreTsadar Rayuwa: Zanga-Zanga ‘Yancin ‘Yan Najeriya Ne – Kungiyar Farfado Da Arewa
Kungiyar Fafutikar Sake Farfa?o da Arewa ta bayyana goyon bayanta ga shirin zanga-zangar yaki da tsadar rayuwa a Najeriya. Kungiyar Fafutikar Sake Farfa?o da Arewa ta bayyana goyon bayanta ga shirin zanga-zangar yaki da tsadar rayuwa a Najeriya. Kungiyar ta ce tana da yakinin cewa matakin wannan zanga-zanga da ke tafe zai kawo sauyin da ake matukar bu?ata a kasar. Sakataren kungiyar, Dokta Salisu Nani Zigau, ya bayyana cewa dokar kasa ta ba ’yan Najeriya ’yancin yin zanga-zanga, kuma babbar dama ce gare su ta bayyana bukatunsu da neman adalci…
Read MoreMajalisa Za Ta Binciki Ingancin Man Fetur Da Ake Sha A Najeriya
Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya, Hon. Tajudeen Abbas ya ce majalisar za ta gudanar da cikakken bincike kan ingancin man da masu ababen hawa ke amfani da shi a fa?in ?asar. Hon Tajudeen ya bayyana hakan ne a yau Asabar yayin wata ziyara da ya jagoranci shugabannin majalisar wakilan ?asar zuwa matatar mai ta Dangote da ke birnin Legas, kamar yadda Gidan talbijin na Channel ya ruwaito. Kakakin majalisar na wannan maganar ne bayan gwajin ingancin man disel da aka yi a gabansu lokacin ziyarar tasu zuwa matatar. Tun da farko…
Read MoreKarancin Albashi: Kungiyar Kwadago Ta Amince Da Tayin N70,000 Da Tinubu Ya Yi
Shugabannin ?ungiyar ?wadago ta NLC sun sanar da amincewarsu da naira 70,000 a matsayin albashi mafi ?an?anta ga ma’aikatan ?asar. Shugaban Najeriya Bola Tinubu ne ya amince da sabon albashin a ganawarsa da wakilan ?ungiyoyin ?an ?wadago na ?asar a ranar Alhamis. Wannan na zuwa ne bayan kwashe tsawon lokaci ana ta?addama tsakanin ?an ?wadago da gwamnatin Najeriya game da sabon albashin mafi ?an?anta ga ma’aikata. Shugaban NLC Joe Ajaero ya ce sun amince ne da tayin N70,000 saboda akwai abubuwan da ke ?unshe da ya kira na ?arfafa guiwa.…
Read MoreAsusun Bada Lamuni (IMF) Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Najeriya
Asusun bayar da lamuni na duniya (IMF) ya rage hasashen da ya yi a kan bun?asar tattalin arzikin Najeriya na 2024 zuwa kashi 3.1. Wannan na ?unshe ne a cikin sabon rahoton asusun a kan tattalin arzikin duniya na watan Yulin 2024, wanda aka wallafa a ranar Talata. IMF ya ce an samu wannan koma baya ne saboda rashin bun?asar tattalin arzikin a zangon farko na wannan shekarar. A bisa sabon hasashen, an samu raguwar kashi 0.2 a bun?asar tattali arzikin Najeriya, wanda a baya aka yi hasashen zai tashi…
Read MoreKarancin Albashi: Tinubu Ya Gana Da Shugabannin Kwadago
Shugaban ?asa Bola Ahmed Tinubu ya gana da shugabannin ?ungiyoyin ?wadago a fadarsa a Abuja. Shugaban ya ce yana bu?atar lokaci kafin ya aika da ?udirin neman ?arin albashi mafi ?an?anta zuwa Majalisar Tarayya. Sai dai bayan ganawar, shugaban ?ungiyar ?wadago ta NLC Joe Ajaero, ya ce suna nan kan bakarsu ta neman N250,000 a matsayin albashi mafi ?an?anta ga ma’aikatan Najeriya. Ya ce tattaunawa suka yi da shugaban amma ba sasanci ba kan batun ?arin albashin. “Mun amince mu koma mu yi nazari kafin makon gobe,” inji Kwamred Ajaero.…
Read MoreKarancin Fetur: Sai An Bada Cin Hanci Kafin A Sha Mai A Kano Da Kaduna
Labarin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana yadda ?an ?asa ke cigaba da nuna ?acin ransu yayin da ?arancin man fetur ke ?ara ?amari a Kaduna, Katsina, Kano Yayin da karancin man fetur ke kara ta’azzara a fadin Najeriya, masu ababen hawa a jihohin Kaduna, Kano da Katsina na biyan cin hanci don samun man fetur ?in. Binciken da Wakilan Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya suka yi a jihohi ukun ya nuna bakin ciki da bala’in da ‘yan kasar ke ciki. NAN ta kuma tattaro cewa galibin…
Read MoreNajeriya Za Ta Fara Jigilar Jan Nama Da Waken Suya Zuwa Saudiyya
Ministan Harkokin Noma na Nijeriya Mohammad Abubakar ya ce Saudiyya ta nuna sha’awar fara shigar da ton 200,000 na naman shanu da ton miliyan ?aya na waken suya cikin ?asarta duk shekara daga Nijeriya. Minista Mohammed ya shaida wa manema labarai a ranar Alhamis a Abuja cewa Saudiyya ta nuna sha’awar hakan ne bayan da Ministanta na Harkokin Noma ya ziyarci Nijeriya tare da yin wasu taruka da ‘yan kasuwa a fannonin noma. “Nuna sha’awar tasu kan wannan batu ke da wuya sai muka fitar da wani tsari da za…
Read MoreDa Sojoji Ake Hada Baki Wajen Satar Danyen Mai – IPMAN
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewa babban Kodinetan ?ungiyar Manyan Dillalan Fetur na Najeriya (IPMAN), ya yi zargin cewa da ha?in bakin jami’an tsaron Najeriya ake ?ibga satar ?anyen mai a kasar nan, can a yankin Neja Delta. Ya bayyana haka a wata tattaunawa da shi da aka yi a gidan talabijin na Arise TV. Musa Saidu ya ce duk da irin hanyoyin da?ile yawan satar tulin ?anyen mai da NNPC ya shigo da su, amma abin ba?in ciki wasu jami’an tsaro na yi masu…
Read MoreDalilan Da Ya Sa Za A Yi Gwanjon Jiragen Shugaban Kasa – Gwamnatin Tarayya
Rahotannin dake shigo mana daga Jihar Kano na bayyana cewa a yayin da ake ta ce-ce-kuce kan batun sayar da jiragen sama uku na fadar shugaban kasa a Najeriya, gwamnatin ta yi karin haske kan dalilin sayar da jiragen. Gwamnatin ta ce za a sayar da jiragen ne ba don wani abu sai don su jiragen suna da matsalolin da ke ana yawan kashe kudi wajen gyarasu. Mataimaki na musamman ga shugaban Najeriya kan harkokin watsa labarai, Abdul’Azeez Abdul’Azeez, ya shaida wa BBC cewa, a lokacin da gwamnatin shugaba Bola…
Read MoreEl-Rufai Ya Kashe Kaduna Fiye Da Yadda Ake Zato – Henry Marah Sakataren Kwamitin Binciken El-Rufai
An bayyana tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufa’i a matsayin wata annoba da ta fa?a wa Jihar Kaduna a tarihin kafuwar jihar, bisa la’akari da yadda tsohon Gwamnan ya yi wa Jihar rugu-rugu da tarin basussuka na fitar hankali. Mai magana da yawun Kwamitin da Majalisar dokokin jihar Kaduna ta kafa domin bincikar bada?alar ku?a?e da tsohon gwamna El-Rufa’i ya yi, Honorabul Henry Marah ya bayyana haka, a yayin tattaunawarshi da ‘yan jaridu a ofishin sa na majalisar dokokin jihar Kaduna. Honorabul Henry ya kara da cewar a binciken…
Read MoreKarancin Albashi: Babu Wata Yarjejeniyar Da Muka Yi Da Gwamnatin Tarayya – Kungiyar Kwadago
Kungiyar Kwadago ta ?asa NLC ta mayar da martani kan jawabin ranar dimokuradiyya da shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi, inda ya bayar da tabbacin karin albashi mafi karanci ga ma’aikata, inda ya ce ya kasa bayar da kyautar da ake sa rai a ranar 12 ga watan Yuni. Shugaban kungiyar ta NLC, Kwamared Prince Adewale Adeyanju wanda ya mayar da martani a madadin kungiyar ya ce mai yiwuwa shugaban kasar ya ba da labarin wasu sassa na tarihin tafiyar dimokuradiyyar mu daidai, amma a bayyane yake cewa an yi…
Read MoreKaduna: Shugaban ?ungiyar Masu Sayar Da Motoci Ya Sha Alwashin Kai Kungiyar Gaba
Shugaban ?ungiyar masu sayar da motoci ta ?asa reshen Jihar Kaduna Alhaji Aminu Ibrahim ?an ?a?alo ya bayyana cewar babban kudurin da ya sa a gaba shine zamanantar da tsarin ?ungiyar zuwa ga mataki na cigaba. Aminu ?an ?a?alo ya bayyana hakan a yayin wata tattaunawa da da ya yi da manema labarai kan kudurorin Shugabancin sa a sakatariyar ?ungiyar dake garin Kaduna. ?an ?akalo ya ?ara da cewar ?ungiyar tasu tana cikin wani yanayi na rashin wayewar zamani a tsawon lokaci kusan shekaru 40, inda ya sha alwashin ?ora…
Read MoreKarancin Albashi: Har Yanzu Ba A Cimma Matsaya Tsakanin Gwamnati Da Kungiyar Kwadago Ba
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewa harkawo yanzu ana jeka ka dawo akan takamaimai ?in mafi ?arancin albashi ma’aikata. Kungiyar kwadago ta bayyana dubu 250,000 a matsayin mafi ?arancin albashi, a gefe guda Gwamnatin Tarayya ta bayyana dubu 62,000 a matsayin mafi ?arancin albashi. Gwamnoni sun bayyana bazasu iya biyan Naira dubu 60,000 a matsayin mafi ?arancin albashi ba. Gashi wanki hula na ?o?arin kaiwa dare Kwanakin da kungiyar kwadago ta ?iba na komawa yajin aiki na karatowa.
Read MoreAkwai Rufa-Rufa A Batun Janye Tallafin Mai – Atiku
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin shugaba Bola Tinubu da karkatar da ku?in gwamnati da sunan tallafin man fetur. Atiku ya ce ?in amincewar da gwamnatin Tinubu ta yi na bayyana ha?i?anin abin da take kashewa a kan tallafin man fetur ya nuna cewa tana karkatar da ku?a?en ne a sirri. Sai dai a wata sanarwa da mai taimaka wa shugaba Tinubu kan harkokin watsa labarai, Bayo Onanuga, fadar shugaban ?asa ta ce matsayinta kan tallafi bai sauya ba. “Gwamnati na son jaddada cewa matsayarta kan cire…
Read MoreDa Dumi-Dumi: Majalisar Jihar Kaduna Ta Bankado Badakalar El-Rufai Ta Biliyan 423
Kwamitin da majalisar dokokin jihar Kaduna ta kafa domin binciken duk wasu kudaden, lamuni da kwangilolin da aka bayar a karkashin tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai ya mika rahotonsa ga majalisar. Da yake gabatar da rahoton yayin zaman majalisar a yau ranar Laraba, shugaban kwamitin wucin gadi, Henry Zacharia, ya ce yawancin lamunin da aka samu a karkashin gwamnatin El-Rufai ba a yi amfani da su wajen yin hakan ba, yayin da a wasu lokutan ake samun su. ba a bi tsarin ba wajen samun lamuni. Da yake karbar rahoton,…
Read MoreKamfanin Dangote Zai Samu Sama Da Miliyan Dubu Talatin A Karshen Shekara
Shugaban rukunin kamfanin Dangote, kuma mutumin da ya fi kowa ku?i a Afirka, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa zuwa ?arshen shekarar nan ta 2024, yana sa ran jimillar ku?in da zai ri?a samu a harkokin kasuwancinsa ya kai sama da dala miliyan dubu 30. A wata hira da aka yi da shi a tashar talabijin ta CNN, hamsha?in attajirin ya ce cimma wannan buri zai sa kuma kamfanin ya kasance ?aya daga cikin manya-manyan kamfanoni 120 na duniya. Attajirin ya ce, yadda ya sauya fasalin kamfanin ta yadda manyan…
Read MoreKarancin Albashi: Yajin Aiki Ba Gudu Ba Ja Da Baya – Kungiyar Kwadago
Kungyar ?arkashin shugabanta Ajaero ta bayyana cewa ba ta cimma matsaya ba game da yarjejeniyar ?arancin albashi da kuma rage tsadar wutar lantarki da ake fama da shi a ?asar. ” A zaman taron da muka yi, babu gwamna ko ?aya da ya halarci taron, haka kuma babu wani minista in banda ?aramar ministar Kwadago Nkiruka Onyejiocha. ” Haka nuni cewa maganar ?arin albashin ba ta ?a?a su da ?asa ba ko ka?an, ba ita ce a gaban su ba. Kungiyar ta ce tunda gwamnati ba ta ga amfanin zaman…
Read More