Kisan ?are Dangi Ga ‘Yan Bindiga Ne La?anin Samun Zaman Lafiya – El Rufa’i

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, ya ba Gwamnati Shawarar cewa kamata yayi a kashe gaba dayan ‘yan Bindiga.

Ya bayyana hakane a wajan taro na musamman da aka yi a babban birnin tarayya Abuja.

Gwamna El-Rufai yace ta hakane kawai za’a samu zaman Lafiya a makarantu da sauransu.

Yace duk wani dake zaune a cikin daji yana da Laifi dan haka kawai ya kamata Sojojin sama dake da kayan aiki suwa dazukan Najeriya da masu laifi ke boye a ciki luguden wuta.

Related posts

Leave a Comment