Site icon Muryar 'Yanci – Labaru, Siyasa, Tsaro, Lafiya, Ilimi…

Kano: Shugaban Majalisar Malamai Ya Roki Gwamnati Ta Ba Jarumar Tiktok Murja Kunya Mukami

IMG 20240319 WA0085

Rahotannin dake shigo mana daga Jihar Kano na bayyana cewa shugaban majalisar malaman addini na Jihar Sheikh Ibrahim Khalil ya yi kira da babbar murya ga Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf cewa a yi gaggawar na?a Jarumar Tik-Tok Murja Kunya mukami na mai ba Gwamna Shawara.

Sheikh Khalil yace ko shakka babu nada Murja mu?amin zai taimaka gaya wajen karfafa tarbiyyar Matasa musanman Mata a fa?in Jihar.

Ina Kira Ga Gwamnatin Kano Ta Bawa ‘Yar Mu Murja Kunya SA Ko SSA Yadda Za Ta Shiryar Da Matasa Kuma Gwamna Zai Samu Lada, Cewar Sheikh Ibrahim Khalil

Shugaban Majalisar Malamai ta Kano Sheikh Ibrahim Khalil ya ro?i gwamnatin jihar ta yi karatun ta nutsu kan sha’anin Murja Ibrahim Kunya.

Exit mobile version