Da Dumi-Dumi: ‘Yan Bindiga Sun Sako Daliban Islamiyyar Tegina

Rahotanni dake shigo mana yanzu daga Jihar Neja na bayyana cewa an saki sama da ?aliban Islamiyyar Tegina 80 da ?an bindiga suka sace a jihar Neja.

Jaridar PRNigeria ta rawaito cewa majiyoyin tsaro sun tabbatar mata da cewa suna hanyar Minna ta Kagara bayan ?antosu daga dajin Birnin Gwari.

?aliban sun shafe kwanaki 88 a hannun ?an bindiga da suka yi garkuwa da su.Article share tools

A wasu rahotanni da muka kawo muku a baya sun bayyana 6 daga cikin daliban sun rigamu gidan gaskiya a hannun ‘yan Bindigan.

Related posts

Leave a Comment