Ana Fargabar ‘Yan Bindiga Za Su Mayar Da Daruruwan Yaran Da Suka Sace ‘Yan Ta’adda

IMG 20240320 WA0010

Kungiyar Rajin Kare Ha??in ?ananan Yara mai suna Child Protection Network, ta bayyana tsoro da fargabar cewa ‘yan ta’addar da suka sace ?aruruwan yara ?anana a Kaduna, Sokoto da Ekiti, za su iya yi masu tirenin su maida su ‘yan bindiga nan gaba.

Shugaban ?ungiyar mai suna Kunle Sanni ne ya bayyana haka a wani taron manema labarai da ya kira a Abeokuta, babban birnin Jihar Ogun, a ranar Juma’a.

Sanni wanda ke zaune tare da sauran jami’an ?ungiyar, ya ce ya zama wajibi kare lafiya, rayuwa da samar da walwalar yara ?anana su zama abu mafi muhimmanci da gwamnatin Najeriya ta za ?ara maida himma a kai.

Ya ce amma maganar gaskiya, a yanayi irin yadda mahara ke yawan sace ?ananan yara, to za fa ?ara samar da dandazon miliyoyin yara da ba su zuwa makaranta masu gararamba a garuruwa da yankunan karkara a fa?in ?asar nan.

Ya bayyana cewa ya samu ?warai dangane da tsaron rayuka da lafiyar ?ananan yara, tare da yin kira a ?ara tsaurara matakan tsaro a dukkan wuraren da ake killace ?ananan yara, musamman a makarantu.

Sani ya tuna da ibtila’in sace ?aruruwan yara sama da 200 a Jihar Kaduna, a ranar 7 ga Maris, sai kuma wasu da aka sace a Sokoto da Ekiti.

A kan yawaitar sace ?ananan yaran ne ya ce lamarin na ?ara nuni da cewa mummunan yanayi ne wannan ?asa ta afka.

“Irin yadda ake arcewa da ?aruruwan ?ananan yara ?iri?iri a tsawon shekaru a ?asar nan, ya nuna gazawar gwamnati wajen kare rayukan su a makarantun ?asar nan.

“Ana sace ?alibai ba tare da samun tirjiya daga jami’an tsaro ba, duk kuwa da ma?udan ku?a?e har Naira biliyan 145 da aka ware don samar da tsaro a makarantun ?ananan yara. Wannan lamari abin damuwa ne, kuma ya yi muni. Kuma ya nuna gazawar ci gaban shirin katange makarantu, domin hana mahara afka masu.

“Kasa kare rayukan ?ananan yara a makarantu ba wai ilmi ka?ai zai kawo wa cikas ba, har ma da su kan su makomar yaran da kuma haifar da mummunan sakamako a cikin al’umma nan gaba.” Inji Sanni.

Related posts

Leave a Comment